Connect with us

Labarai

Mun samu karin kudin shiga-Gwamnatin Kano

Published

on

Gwamnatin jihar Kano, ta ce, ta samu karin kudin shiga na wata-wata da ake tattara wa a watanni uku da suka wuce.

Mai bai wa gwamnan Kano shawara kan harkokin kudin shiga Farfesa Ibrahim Magaji Barde, ne ya bayyana hakan a zantawarsa da Freedom Radio yau Litinin.

Farfesa Ibrahim Magaji Barde, ya kuma ce, shirye-shirye sun yi nisa wajen kara fadada hanyoyin samun kudin shiga a fadin jihar Kano domin aiwatar da ayyukan ci gaban al’umma.

 

Rahoton: Nura Bello

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!