Connect with us

Labarai

Muna ci gaba da tattara bayanai bisa zargin badakalar da ake yi waGanduje- PCCPC

Published

on

Hukumar   Karɓar Ƙorafe-ƙorafe da Yaƙi da Cin Hanci a Jihar Kano ta ce za ta ci gaba da zurfafa bincike kan badakalar da ake zargin tsohon Gwamnan Dakta Abdullahi Umar Ganduje.

Shugaban Hukumar, Alhaji Sa’idu Yahaya, ne ya tabbatar da hakan yayin tattaunawar sa da Freedom Radio yau Litinin.

Alhaji Sa’idu Yahaya, ya kuma bayyana cewa hukumar na ci gaba da tattara muhimman bayanai da suka shafi zargin da ake yi wa tsohon Gwamnan na Kano.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!