Connect with us

Labarai

Muna neman goyon bayan Obasanjo a zaben 2027- PDP

Published

on

Shugaban jam’iyyar PDP na kasa, Kabiru Taminu Turaki ya bayyana cewa sun kai wa tsohon Shugaban kasa Olusegun Obasanjo, ziyara ne domin neman shawarwari da goyon baya gabanin zaben 2027.

Turaki, wanda ya zama sabon shugaban jam’iyyar PDP na kasa a kwanakin baya, ya ziyarci Obasanjo a garin Abeokuta, da ke Jihar Ogun, tare da wasu manyan shugabannin jam’iyyar, ciki har da shugaban kwamitin Amintattu na jam’iyyar, Sanata Adolphus Wabara, da wasu tsofaffin gwamnoni.

Ya ce ziyarar wani bangare ne na gabatar da sabon shugabancin jam’iyyar ga tsohon shugaban kasar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!