Connect with us

Labarai

Mutanen da suka rasu a girgizar ƙasar Afghanistan sun haura 800

Published

on

Mutanen da suka mutu a girgizar ƙasar Afghanistan ya zarta  dari 800, yayain da kusan 3,000 suka jikkata.

 

Hukumar agaji ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce girgizar ƙasar mai ƙarfin maki 6.0 ta auka wa gabashin ƙasar da tsakar daren ranar Lahadi.

 

Jami’ai sun ce an samu mafi yawan mace-macen a lardin Kunar.

 

Inda Jami’a suka yi gargaɗin cewa za a iya samun ƙaruwar alƙaluman mace-macen, yayin da ƙauyuka da dama suka ruguje.

 

Iftila’in na zuwa ne a dai-dai lokacin da kasar ta Afghanistan ke fama da matsanancin fari, da yankewar agaji  abin da Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana da mummunar yunwa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!