Connect with us

Bidiyo

Na shiga cakwakiya sanadiyyar Facebook – Zahra Mansur

Published

on

Jaruman Facebook 001: Na shiga cakwakiya sanadiyyar Facebook - Zahra Mansur

Budurwar nan Zahra Mansur da a kwanakin baya labarinta ya karaɗe kafafen sada zumunta kan amfani da sunanta ana amshe kuɗaɗen mutane, ta yiwa Freedom Radio bayanin haƙiƙanin abin da ya faru.

Zahran ta kuma bayyana halin da ta shiga sanadiyyar lamarin.

Ga cikakkiyar tattaunawar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!