Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

NAHCON ta kayyade kudin Hajjin bana

Published

on

Hukumar aikin hajji ta Nijeriya NAHCON ta bayyana kudin da maniyyata aikin hajjin bana zasu biya a hukumance.

Ta cikin wata takarda mai dauke da sa hannun mataimakiyar daraktar yada labaran hukumar Fatima Sanda Usara ta sanyawa hannu, ta ce “an sanya kudaden ne a matakai daban daban na shiyyoyin kasarnan”.

Inda mataki mafi kasa zasu biya naira miliyan 4 da dubu dari 6 da 79, yayinda mafi kololuwa zasu biya naira miliyan 4 da dubu dari 8 da 99.

Wannan dai na zama kari akan kudaden da a baya aka tsammaci hukumar zata sanya, wadda ta ce an samu karin ne sakamakon hauhawar farashin dalar da ake cigaba da fuskanta a kasarnan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!