Connect with us

Labarai

NAHCON ta sha alwashin ganin an yi Hajjin badi cikin tsari da kwanciyar hankali

Published

on

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sha alwashin gudanar da aikin Hajji badi cikin kyakkyawar tsari da kwanciyar hankali ga Alhazai kasar nan.  

Shugaban hukumar Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ne ya bayyana hakan a taron duba ayyuka da aka gudanar, game da bukatar dukkan jami’ai su tashi tsaye wajen tabbatar da Alhazai sun samu ingantacciyar hidima tun daga Madinah.

Shugaban ya kara da cewa, sauye-sauyen manufofi da fasaha a Saudiyya na bukatar jami’an hukumar su rika sabunta ilimi su akai-akai, yana mai cewa, matsalolin da aka samu a bara ya kamata su zama gyara a bana.

Taron ya tabbatar da kudirin NAHCON na gudanar da hajj ingantacce da tsari da kwanciyar hankali ga Alhazan kasar nan a shekara mai zuwa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!