Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Nan bada dadewa ba zamu kawo karshen talauci a Nijeriya: Tinubu

Published

on

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya ce nan bada jimawa ba al’ummar kasar nan za su fita daga matsin rayuwar da suke ciki a yanzu.

Tinubu ya kuma ce, al’ummar Najeriya suna da kwazo wajen neman na kan su, a domin haka babu wani dalili da zai sa su ci gaba da zama a cikin Talauci.

Shugaban kasar ya bayyana hakan ne yayin da ya karbi bakuncin tawagar wasu dattawan kasar nan a fadar Villa dake Abuja.

Shugaban Tinubu ya tabbatar da cewa ‘yana sane da irin wahalar da al’ummar kasar nan ke ciki, amma yana da yakinin cewa nan bada dadewa ba za su magance matsalar.

Rahoton: Abubakar Tijjani Rabi’u

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!