Connect with us

Labarai

Nijar: Dakarun Garde Nationale sun cafke mutane shida da ake zargi da safarar fetur ga yan ta’adda

Published

on

Wani samame da rundunar tsaron Nijar ta Garde Nationale ta gudanar ya bata damar kama wasu mutane shida da ake zargi da safarar man fetur ga kungiyoyi masu ɗauke da makamai.

An kama mutane shida da ake zargi ne a wani ɓangare na ayyukan da rundunar ta ƙaddamar cikin ƴan kwanakin nan domin yaki da ta’addanci da safarar man fetur da ake yi wa ƙungiyoyi masu tayar da ƙayar baya.

Jamhuriyar Nijar dai na fuskantar barazanar tsaro daga mayaƙa masu riƙe da bindiga, a daidai lokacin da ƙasar ke ci gaba da kasancewa a ƙarƙashin mulkin soji.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!