Connect with us

Labarai

NiMet ta yi hasashen fuskantar kura da tsawa was sassan Najeriya

Published

on

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya NiMet ta yi hasashen samun kura da tsawa a sassa daban-daban na kasar daga yau Litinin zuwa Laraba, inda ta gargadi mutane da su kasance cikin shiri da kuma daukar matakan kariya.

Hakan na cikin wata sanarwa da hukumar ta wallafa a shafin ta na x da yammcin jiha Lahadi.

Cikin jihohin da Hukumar ta yi hasashen za su fuskanci wannan yanayi sun hadar Katsina da Kano da Jigawa da Yobe da Borno, da kuma wasu sassan jihar Kaduna.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!