Connect with us

Labarai

Nyesom Wike ya caccaki gwamna Bala Mohammed

Published

on

Ministan  Birnin Tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya caccaki gwamnan jihar  Bauchi, Bala Mohammed, kan abin da ya kira rawar kafa, yayin da rikici ke ci gaba da addabar jam’iyyar PDP.

 

Wannan na zuwa ne bayan da gwamnan ya bayyana shirin ficewa daga PDP zuwa jam’iyyar ADC, sakamakon gazawar yunkurin sasanta rikicin cikin gida.

 

Jaridar  Punch ta ruwaito gwamnan ya ce a baya sun tattauna yiwuwar komawa APC, amma sun fahimci ba a maraba da su a jam’iyyar, lamarin da ya sa suke shawarar shiga ADC, duk da ziyarar da shugaban Jam’iyyar na kasa Farfesa Nantawe Yilwatda, da Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf suka yi a baya baya nan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!