

Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya bayyana kwarin gwiwar cewa nan da shekarar 2026 Najeriya za ta samu nasara kan matsalar ’yan bindiga da ta’addanci....
Hukumar Hana Sha da Safarar Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa, NDLEA, reshen Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano, ta ce daga farkon shekarar 2025 zuwa yanzu...
Kotun kasar Malesiya ta daure tsohon firaministan kasar Najib Razak na tsawon shekaru 15 sakamakon sabuwar tuhumar da ta same shi da laifin almubazzaranci da dukiyar...
An ayyana zaman makoki na kwanaki uku a kasar Libiya, kan abun da aka kira da babbar asarar da kasar ta yi wacca zai yi wuya...
Wani mummunan tashin bam ya auku a wani masallaci dake kasuwar Gamboru a cikin birnin Maiduguri, babban birnin jihar Borno dake arewa maso gabashin Najeriya. Lamarin...
Wani tsagi na jam’iyyar PDP da ke biyayya ga tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ƙaddamar da wani kwamitin riko na mambobi goma sha tara...
Hukumar kula da Gidajen Ajiya da Gyaran Hali ta Najeriya shiyyar Kano, ta umarci dukkan jami’anta da su ƙara zage damtse wajen tabbatar da tsaro a...
Al’ummar Jihar kano sun shiga rudani biyo bayan rasuwar Yan majalisun dokokin Jihar guda biyu da yammacin jiya laraba. Tuni dai a gudanar da jana’izar guda...
Wasu yan ta’adda sun kai hari wani sansanin jami’an tsaro na Civil Defence da ke kauyen Ibrahim Leteh da ke kan hanyar Wawa Lumma a karamar...
Rundunar Sojojin kasar nan sun dakile yunƙurin garkuwa da wasu fasinjoji a kan hanyar Otukpo zuwa Enugu a Jihar Benue, inda suka ceto fasinjojin su 24...