

Shugabannin jam’iyyar SDP da ƙungiyar IPAC sun jaddada bukatar a sake duba dokokin zaɓe domin tabbatar da sahihin zaɓe kafin babban zaɓen shekarar 2027. Sun bayyana...
Kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International ta nuna damuwa kan abin da ta kira kara tsaurara mataki da Hukumar farin kaya ta DSS ke yi...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara, ta kama wani mutum da ta ke zargi da safarar alburusai ga yan bindiga tare da samunsa da harsasai masu rai...
Hukumar tsaron ta Civil Defence a jihar Jigawa, ta kama wani mutum da ake zargi da satar kayayyaki a wata makarantar sakandare da ke ƙaramar hukumar...
Dakarun rundunar hadin gwiwa ta JTF da ke aiki a Arewa maso Gabashin Najeriya karkashin rundunar Operation Hadin Kai, sun samu nasarar dakile hare-haren da ake...


Mahukuntan Birtaniya sun sanar da cewa za a ɗauki tsauraran matakan tsaro a garin Windsor yayin ziyarar aiki da shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu zai kai...
Shugabar hukumar da ke kula da ‘yan Najeriya da ke ƙasashen waje (NiDCOM)Abike Dabiri ce ta bayyana hakan,inda tace jami’an Najeriya suna jira a kan iyaka...
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sauke Shugaban Ma’aikatan Jiha, Alhaji Abdullahi Musa, daga mukaminsa. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da...
Gwamnatin Tarayya ta amince da daukar sabbin ma’aikatan lafiya 150 domin aiki a asibitocin gidajen gyaran hali a fadin kasar nan. Wannan ya hada da likitoci...
’Yan sanda sun cafke mutane 32 da ake zargi da aikata ta’addanci a wasu yankunan Jihar Kwara sakamakon wani samame da suka kai a maboyar masu...