

Al’umma da dama a Kano na kokawa kan wayar gari da aka yi Cinnaku sun mamayi wasu unguwanni. Dama dai a kan fuskanci irin wannan a...
Jarumi Adam Abdullahi Zango yace, rashin kuɗin ci gaba da karatu ne yasa ya shiga harkar film. Adam Zango ya bayyana hakan a tattaunawarsa da Freedom Radio....
Jaruma Fatima Isah Bala wadda aka fi sani da Yasmin a shirin Kwana Casa’in ta nuna damuwa kan yadda wasu mutane ke aibata ƴan film. Yasmin...
Tsohon shugaban hukumar yaƙi da rashawa ta Kano Muhuyi Magaji Rimin Gado ya shiga jam’iyyar NNPP ta tsohon Gwamna Kwankwaso. Rimin Gado ya shaidawa Freedom Radio...
Hukumomi a Kano sun cafke wani ɗan ƙasar China mai suna Mr Geng bisa zargin hallata wata mata Ummukulsum Buhari da aka fi sani da Ummita...
Wata sanarwa da shugaban kungiyar likitocin dake kula da masu cutar tabin hankali a kasar Taiwo Obindo ya fitar ta nuna cewa, yanzu haka sama da...
Kungiyar kwallon kafa ta Chalsea dake ƙasar England ta sallami mai horar da ‘yan wasan ta Thomas Tuchel. Hakan ya biyo bayan rashin nasara da kungiyar...
Kungiyar kwallon kafa ta Fatih Karagumruk dake kasar Turkiya, ta katsekwantiragen dan wasan gaba na Super Eagles Ahmad Musa. Kungiyar ta bayyana hakan ne a shafinta...
Gwamnatin jihar Kano ta ce, aikin gadar sama a titin Kasuwar Kwari na cikin abin da ya janyo ambaliyar ruwa a kasuwar. Kwamishinan yaɗa labarai na...
Sanatan Kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau ya fice daga jam’iyyar NNPP zuwa Jam’iyyar PDP. Malam Shekarau wanda tsohon gwamnan ne ya bayyana ficewar ta sa,...