Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Bidiyo

Ina neman afuwar duk wanda na ɓata wa na kuma yafe wa kowa – Alh. Alhassan Ɗantata

Published

on

Babban Ɗan Kasuwar nan kuma ɗaya daga manyan dattijan Kano Alhaji Aminu Alhassan Ɗantata ya nemi afuwar duk wanda ya yiwa kuskure a rayuwa.

Dantata ya kuma ce ya yafe wa duk wanda ya yi masa ba daidai ba.

Dattijon ya bayyana hakan ne yayin ziyarar da Mataimakin Ɗan Takarar Shugaban Ƙasa a APC Sanata Kashim Shatima da Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje suka kai masa ziyara a gidansa da ke Ƙoƙi a Kano.

Ku saurari jawabin nasa a nan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!