

Ƴan bindiga sun hallaka mutane Bakwai a garin Ƙarfi na ƙaramar hukumar Takai da ke Kano, tare da sace Dagacin garin. Wani ɗan uwan Dagacin da...
Ana zargin wani jami’in gidan gyaran gidan hali da harbe wani mutum a Goron Dutse. Rahotanni sun nuna cewa mutumin yana gudanar da sana’a a bakin...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya gayyaci Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje da tsohon Gwamna Malam Shekarau domin ganawa da su kan shirin Shekaran na ficewa...