

Hukumar wasanni ta jihar Kano ta ce, za ta ci gaba da bada goyon baya ga ƙungiyar marubuta labarin wasanni ta kasa reshan Jihar Kano SWAN....
Hukumar raya kogunan Haɗeja da Jama’are ta ce an datse ruwan kogunan ne domin inganta noman rani da kuma gyaran madatsun ruwa da fadama. Hukumar ta...
Hukumar kula da cibiyoyin lafiya a matakin farko ta ƙasa ta ce, sama da ƴan Najeriya miliyan uku ne suka karɓi cikakkiyar rigakafin cutar Corona. Shugaban...
Rundunar sojin ƙasar nan ta ce dakarun ta sun samu nasarar kashe aƙalla kwamandoji da mambobin ƙungiyar ISWAP 50 a wani farmaki da suka kai a...
Hukumar Hisbah tayi nasarar kama wasu matasa da yammata a yayin da suke tsaka da aikata baɗala a wani wurin shakatawa da ke titin Katsina a...