

Shugaban ƙasa Muhammdu Buhari ya miƙa sunan Mu’azu Jaji Sambo daga jihar Taraba gaban majalisar dattijai domin naɗa shi a matsayin sabon minista. Shugaban majalisar dattawa...
Shugaban majalisar dattawa Sanata Ahmad Lawan, ya ce majalisar dokokin ƙasar nan za ta amince da kasafin kuɗin shekarar 2022 kafin ƙarshen zaman majalisar a wannan...
Gwamna jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal yayi kira ga shugaban ƙasa Muhammadu Buhari da ya sanya dokar ta ɓaci a dukkanin yankunan da suka fi fuskantar...
Mai fashin baƙi kan al’amuran yau da kullum Alhaji Amanallah Ahmad Muhammad ya ce, samar da jami’o’i masu zaman kansu zai rage fitar ɗalibai zuwa ƙasashen...
Ana raɗe-raɗin wani rikicin cikin gida na shirin ɓarkewa a jam’iyyar PDP Kwankwasiyya, tsakanin manyan jiga-jiganta biyu. Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da Abba...
Hukumar kwallon kafa ta nahiyar turai UEFA ta fitar da jadawalin gasar cin kofin zakarun turai Champions League ta kakar wasannin shekarar 2021/2022. Jadawalin wanda ya...