Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Bidiyo

Yadda ake ci gaba da musayar wuta tsakanin Ukraine da Rasha

Published

on

Har yanzu ana ci gaba da musayar wuta tsakanin kasashen Ukraine da Rasha, bayan shafe tsawon lokaci ana zaman tankiya da kuma gazawar matakan diplomasiyya tsakanin kasashen biyu.

Lamarin dai tuni ya fara daukar hankalun al’ummar duniya, musamman yadda kasar Rasha ke ci gaba da lugudan wuta a birnin Kyiv na kasar Ukraine.

Ku saurari rahoto daga wakilinmu Ahmad Hamisu Gwale.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!