

Gwamnatin tarayya ta ayyana Talata 19 ga Oktoba, a matsayin ranar hutun ma’aikata don yin murna ga ranar haihuwar Annabi Muhammad (saw). Ministan cikin gida Rauf...
Gwamnatin tarayya ta ce za ta fara fitar da Naira biliyan 30 don rabawa ga jami’o’in ƙasar nan daga ciki asusun farfado da jami’o’in gwamnati nan...
Kungiyar malamai ta kasa NUT reshen jihar Kano, ta bayyana rashin ciyar da malaman gaba da kuma karancin kayan koyo da koyarwa, a matsayin babban kalubalen...
Majalisar dinkin duniya ta ware duk ranar 15 ga watan Oktoban ko wace shekara don ta zama ranar tunawa da matan dake zaune a karkara, domin...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Adamawa ta tabbatar da kama mutane hudu da ake zargi da yin garkuwa da wata mata mai suna Hauwa Umaru da jaririyarta....