

Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya biya ɗan jaridar nan Ja’afar Ja’afar Naira dubu ɗari takwas saboda ɓata masa lokaci. A ranar Juma’ar nan...
Masanin muhalli kuma shugaban kwalejin koyar da harkokin tsafta da lafiya anan Kano ya alakanta talauci da cewa, shi ne ya sanya al’umma ke yin bahaya...
Kotun shari’ar Musulinci mai lamba daya dake nan Kano ta rantsar da wata uwa da ɗan ta da Alkur’ani mai girma saboda zarginsu da laifin ɓatawa...