

Jam’iyyar APC tsagin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje a Kano, ta musanta raɗe-raɗin cafke shugabanta Malam Abdullahi Abbas. Jami’in yaɗa labaranta Ahmad Aruwa shi ne ya bayyana...
Hukumar lura da kafafen sadarwa ta ƙasa NCC, za ta sabunta matakan kare manhajojin sadarwar al’umma. A wani mataki na kare bayanan al’umma da kuma faɗawa...
Sarkin Ban Kano Alhaji Mukhtar Adnan ya rasu. Rahotanni daga iyalan Marigayin sun bayyana cewa ya rasu da safiyar yau Juma’a bayan wata gajeriyar rashin lafiya....