

Hukumar yaƙi da cin hanci da almundahanar kudade ta ƙasa ICPC, ta fara binciken kudaden kwantiragi na sama da biliyan 11 na asusun fanshon ƴan sanda...
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta tsige shugaban masu rinjaye na majalisar Alhaji Mohammed Inuwa da ke wakiltar karamar hukumar Doka da Gabasawa. Hukuncin hakan ya biyo...
Gwamnatin jihar Rivers ta shigar da kara a kotun koli don kalubalantar hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke kan takaddamar karbar harajin kayayyaki na VAT,...
Shugaba Muhammadu Buhari, ya buƙaci majalisar dattijai da tayi gaggawar gudanar da dokar lura da kama masu amfani da makamai ba bisa ƙa’ida ba. Muhammadu Buhari,...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya ce gwamnatin sa ta rabawa manoma Miliyan 1 da dubu dari 6 kudi sama da naira Bilyan dari 300 na tallafin...
Kotun ɗa’ar ma’aikata ta ƙasa ta saka ranar jumma’a 17 ga watan Satumba a matsayin ranar da zata yanke hukuncin ƙarar da gwamnatin tarayya ta kai...
Gwamnatin tarayya ta fara rabawa manoma kayayyakin alkinta amfanin gona a jihohi tara na kasar nan domin magance barazanar karancin abinci. Babban sakataren ma’aikatar aikin gona...
Kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta kasa NARD ta zargi kungiyar likitoci ta NMA da sanya son zuciya a cikin lamuranta, tare da ƙin fadawa gwamnatin...