

Tsohon dan wasan kasar Ingila da Tottenham Hotspurs , Jimmy Greaves ya mutu yana da shekaru 81. Tawagar dan wasan ta Tottenham ce ta bayyana haka...
Ɗan wasan gaba na tawagar Athletic Bilbao da kasar Andalus (Spain ), Inaki Williams ya zama ɗan wasa Tilo da ya samu damar buga wasanni 200...
Gwamnatin jihar Zamfara ta ce, za a ci gaba da zama cikin dokar katse layukan waya. Gwamnan jihar Muhammad Bello Matawalle ne ya bayyana hakan a...
Jamhuriyyar Nijar na shirye-shiryen karɓar baƙuncin wani babban taron shugabannin ƙungiyar ECOWAS kan ma’adanai. Taron dai zai fara tun daga ranar 1 zuwa 3 ga watan...
Hukumar kula da sha’anin sarrafa magunguna PCN, reshen jihar Adamawa ta gudanar da wani bincike a ƙananan hukomi, kan waɗanda suka karya ƙaidojin hukumar ta hanyar...
A ci gaba da gasar cin kofin kasuwar Mariri Mai taken Mariri Cola nut Market Cup da ake Kira da Chairman Cup. A wasan da aka...
Tsohon mataimakin Gwamnan babban bankin ƙasa CBN Dr Obadiah Mailafiya ya rasu. Rahotanni sun bayyana cewa Mailafiya ya rasu yana da shekaru 64 a duniya. Marigayin...
Da safiyar Lahadin nan shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya bar Abuja zuwa Amurka don halartar taron majalisar dinkin ɗuniya karo na 76. Rahotonni sun tabbatar da...
Gabannin fara kakar wasannin shekarar 2021/2022 ta gasar Firmiyar Najeriya. Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta a mince da yiwa ‘yan wasa 32 rijista domin...
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta ICPC ta baiwa ɗan kwangilar da ke haɗa solar wuta a ƙaramar hukumar Fagge wa’adin sati 2 domin...