

Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya kori ministocinsa biyu daga majalisar zartarwa ta ƙasa. Ministocin su ne ministan Noma Alhaji Sabo Nanono da kuma na lantarki Engr....
Hotuna: Abubakar Tijjani Rabi’u
Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta jamhuriyyar Nijar wato HALCIA ta bankaɗo wasu baɗaƙalar kuɗi, na sama da biliyan goma na Cfa. Hakan ya...
Gwamnan jihar Neja Abubakar Sani Bello, ya fitar da sabbin matakan tsaro wanda ya hada da rufe manyan kasuwannin da ke ci mako-mako a fadin jihar....