Kwamandan rundunar tsaro ta Civil defense Albdullahi Gana ya umarci sashin kula da dabi’u da binciken kwakwaf kan halayyar dan Adam na hukumar ya fitar da...
Cibiyar dake kula da fasahar sadarwa ta zamani da cigaban al’umma wato Citad tayi kita ga mata dasu kara jajircewa akan ilimi fasahar zani wanda zai...
Asibitin koyarwa na jami’ar Usman Danfodiyo da ke Sokoto ya fara gudanar da tiyatar zuciya, ga marasa lafiya da ke fama da lalurar. Shugaban asibitin Dr....
Kasar Saudi Arebiya na shirye-shiryen gina matatar mai a kasar nan. Ministan makamashi da albarkatun kasa na kasar ta Saudi arebiya, Khalid Al Falih ne ya...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai bar gida Najeriya a yau Alhamis domin fara wata ziyarar kwanaki goma a kasar Burtaniya. Hakan na kunshe ne cikin wata...
Hukumar dake kula da masu yiwa kasa hidima NYSC ta karyata maganganun dake yawo a kafafan sadarwa na Internet cewa masu yiwa kasa hidima zasu karbi...
Mutum goma sha tara ne suka rasa rayukan su sakamakon wani hatsarin mota da ya rutsa da su a yankin karamar hukumar Gwaram da ke jihar...
Hukumar kula da kafofin sadarwa ta kasa (NCC), ta ce, masu amfani da wayar salula miliyan casa’in da biyar da dubu dari bakwai ne basu da...
Kamfanin mai na kasa NNPC ya sanya hannu kan takardar fahimtar juna don gina babban sashen nazarin Civil Engineering a jami’ar Bayero dake nan Kano. Ana...
Kotun daukaka kara ta karya ta ikirarin da jam’iyyar PDP ke yi cewa mai shari’a Joseph Oyewole na cikin alkalan 3 da za su saurari hukuncin...