Connect with us

Labarai

PENGASSAN ta janye yajin aiki bayan sasantawa da matatar Dangote

Published

on

Ƙungiyar manyan ma’aikatan man fetur da iskar gas ta Najeriya, PENGASSAN ta amince da jingine yajin aikin da shiga bayan samun saɓani da matatar mai ta Dangote

 

Yajin aikin ne zuwa ne bayan PENGASSAN ta zargi mattaar da korar fiye da ma’aikata 800 saboda sun nuna sha’awar shiga ƙungiyar.

 

Gwamnatin Najeriya ce ta shiga tsakani a sasancin ɓangarorin biyu da ake yi tun ranar Litinin, to amma sai a yau Laraba ne aka cimma matsaya.

 

Cikin wata sanarwa da ma’aikatar kwadagon ƙasar ta fitar ta ce matatar ta amince da mayar da ma’aikatan da ta kora domin su ci gaba da aiki da ita.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!