Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Rigingimun jam’iyya na mayar da harkokin dimukradiyya baya – Farfesa Kamilu Fagge

Published

on

Masanin kimiyyar siyasa a jami’ar bayero da ke nan kano, ya ce rigingimun da suke tsakanin jam’iyyu suna haifar da tashe-tashen hankali da kuma mayar da tsarin demokaradiyya baya.

Farfesa Kamilu Sani Fagge ne ya bayyana hakan jim kadan bayan kammala Shirin barka da Hantsi na nan freedom radio.

Farfesa Kamilu yace samun jam’iyyu da yawa shine zai baiwa mutane damar su zabi abunda suke so saboda dakile rigingimu da Kuma jefe-jefen mugayen kalamai a tsakaninsu.

“Matukar ana so dimukradiyya ta samu ci gaban da ake so, to kuwa sai an samar da wadatattun jam’iyyun da mutane za su zabi wanda suke so karkashin ta” in ji Fagge.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!