Connect with us

Labarai

‎Rikici ya barke a majalisar dokokin Turkiyya kan batun kasafin badi

Published

on

‎Rikici ya barke a zauren majalisar dokokin kasar Turkiyya kan batun kasafin kudin shekarar 2026.

‎Rahotonni sun bayyana cewa, Dambarwar da faru ne tsakanin ‘yan jam’iyya mai mulki ta AK Party da ‘yan adawa ta CHP, kan Wani bangare na kasafin kuɗin da aka dade ana tafka muhawara a Kai.

‎Sai dai wannan lamarin ya tilasta wa shugabannin majalisar dakatar da zaman na ɗan lokaci domin shawo kan rikicin.

‎Koda yake Bayan an dakile rikicin, ‘yan majalisar sun koma zauren domin ci gaba da gudanar da Tattaunawar  kafin daga bisani su amince da kasafin kuɗin, kamar yadda tsarin dokar majalisar ta tanada.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!