Connect with us

Labarai

Rundunar Sojin sama ta biya diyya ga mutanen ƙauyukan Gidan Bisa da Rumtuwa

Published

on

‎Rundunar Sojin Saman Nijeriya ta ce ta biya diya ga mutanen ƙauyukan Gidan Bisa da Rumtuwa, a Karamar Hukumar Silame ta jihar Sokoto bayan wani harin jirgin sama da aka yi bisa kuskure a jihar.

‎Rundunar ta ce harin ya faru ne a yayin wani aiki na tsaro, amma daga baya aka gano cewa an kai harin ne ga mutanen da ba su ji ba ba su gani ba.

‎A cewar ta biyan diyyar na nufin tausayawa da rage raɗaɗi ga iyalan waɗanda abin ya shafa, tare da alƙawarin cewa za a ƙara tsaurara matakan aiki domin hana sake faruwar irin wannan kuskure.

‎Lamarin ya faru ne a Ranar 25 December shekarar da ta gabata inda fararen hula 13 suka rasa rayukansu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!