Connect with us

Labarai

Rundunar yan sandan Kano ta gurfanar da matasa 333 da ta kama yayin zaben cike gurbi a Kotu

Published

on

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta gurfanar da matasa 333 da aka kama yayin zaben cike gurbi a gaban kotunan majistire da ke Gyadi-Gyadi da kuma Nomansland.

 

kwamishinan ’yan sandan Kano Ibrahim Adamu Bakori, ne ya bayyana hakan yayin taron manema labarai a yau Litinin.

 

Ya ce, an kama makamai iri-iri a hannun matasan ciki har da wadanda aka samu da bindigogi da wukake da layu da takardun kuri’ar zabe da akwatunan zabe da kuma kuɗi sama da naira miliyan huɗu.

 

Haka kuma Kwamishinan yan sandan na Kano Ibrahim Adamu Bakori, ya nemi haɗin kan al’ummar Kano wajen tabbatar da zaman lafiya da tsaro.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!