Connect with us

Labarai

Rundunar yan Sandan Kano ta sha alwashin tabbatar da tsaro a makarantu

Published

on

Rundunar yan sandan jihar Kano ta sha alwashi cigaba da tabbatar da tsaro a daukacin makarantun da ke jihar.

 

Kwamishinan rundunar Ibrahim Adamu Bakori, ne ya bayyana hakan yayin taron da aka shirya kan nasarorin da hukumar ke samu a bangaren tsaro.

 

Kwamishinan ya kuma ya yaba da kokarin jami’an rundunar tare da gargadin su da su kara kaimi wajen yin aiki cikin kwarewa da bin doka da kauce wa tsoma baki a shari’o’in farar hula da kuma gujewa cin hanci da rashawa.

 

Rundunar ta tabbatar da kudirinta na ci gaba da hadin gwiwa da bangarori daban-daban domin tabbatar da zaman lafiya da tsaron rayuka da dukiyoyin al’umma.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!