Connect with us

Labarai

Sabbin dokokin lafiya da Saudiyya ta sanya ta shafi dukkan maniyyata- NAHCON

Published

on

Hukumar kula da aikin Hajji ta Najeriya  NAHCON ta ce sabbin dokokin lafiya da kasar saudiyya ta saka akan masu niyyar zuwa aikin hajji na shekarar 2026, ya shafi kowacce kasa a duniya ba iya ‘yan Najeriya kadai ba.

Mai magana da yawun hukumar Hajiya Fatima Sanda Usara ce ta bayyana hakan ta cikin wani sakon murya da ta aiko wa Freedom Radio. 

Hukumar ta NAHCON ta bayyana hakan ne a wani bangare na ci gaba da shirin tunkarar Ibadar aikin hajjin bana da ta ke yi a halin yanzu.                             

Haka kuma Hajiya Fatima Sanda Usara, ta bayyana cewa akwai tanadi na yin rigakafin cutar Corona  watau covid-19 da sauran cututtuka ga kowanne maniyyaci a fadin duniya da hukumomin Saudiyyan za su yi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!