Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Fiye da mata 800,000 ne na ke rayuwa da cutar yoyon Fitsari a Najeriya- UNFPA

Published

on

Masana a fannin lafiya sun alakanta lalurar yoyon fitsari a matsayin lalurar da ke kawowa mata tasgaro arayuwarsu, wanda kaso mafi yawa ke rayuwa da ita.

Ko a baya-bayan nan asusun kula da yawan al’umma na majalisar dinkin duniya UNFPA, ya bayyana cewa, mata sama da dubu dari 8 ne ke rayuwa da lalurar a Najeriya musamman a arewacin kasar nan.

Danna alama sauti domin jin cikaken rahoto

 

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2023/04/LABARAN-RANA-YOYO-FITSARI-06-04-2023.mp3?_=1

Rahoto: Bara’atu Idris Garkuwa ta hada rahoto a kai.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!