Connect with us

Kaduna

Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yabawa al’ummar Musulmin kasar nan

Published

on

Shugaban kungiyar Izala na kasa sheikh Abdullahi Bala Lau, ya yabawa alummar Musulmin kasar nan, a bisa namijin kokarin da suka yi na Tarawa kungiyar, fatun layyarsu, da suka yi.

Sheikh Bala Lau, ya bayyana haka ne, a taron manema labarai jim kadan bayan kammala wani taro da shuwagabannin kungiyar suka gudanar nan jahar Kaduna, kamar yadda wakilinmu Abdulmajid Muhammmad Kura ya ruwaito.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!