Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Barka Da Hantsi

Shirin Barka da Hantsi 15-11-2021

Published

on

A cikin shirin na wannan ranar, an tattauna ne ranar 14 ga wannan wata na Nuwamba, wadda ita ce ranar da Majalisar ɗinkin duniya ta ware a matsayin ranar masu Ciwon Siga ta duniya domin wayar da kai game da ciwon.

Baƙin da aka tattauna da su, sune Dakta Kamalu Sidi ƙwararren likitan ciwon siga daga asibitin koyarwa na Aminu Kano, da kuma Dije Sule Kabara ƙwararriyar jami’ar jiyyar cututtuka da tsarin cimaka.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!