Inda Ranka
Shirin Inda Ranka 6/11/2019 tare da Nasir Salisu Zango
![](https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2019/10/Nasiru-Salisu-Zango.jpg)
A cikin shirin za ku ji cewa:
Gwamnatin jihar Kano ta umarci makarantun ‘yan mari su mayar da mutanen da ke tsare a hannunsu zuwa makusantansu.
Rundunar ‘yan sanda ta musanta hannun DPO wajen mutuwar wani matashi a garin Madobi