Connect with us

Kaduna

Shugaba Bola Tinubu yace babu dalilin da zaisa Najeriya jin tsoron matakan Trump

Published

on

Shugaba Tinubu

Shugaba Bola Ahmad Tinubu yace kudaden da kasar nan ke samu daga hanyoyin da bana man fetur ba sun isa wajen dakile tasirin manufofin tattalin arzikin shugaban kasarAmurka, Donald Trump.

Tinubu ya bayyana haka ne a lokacin da ya karbi bakuncin tawagar kungiyar Buhari wato “Buhari Organisation” karkashin jagorancin tsohon gwamnan Jihar Nasarawa, TankoAlmakura, a fadar shugaban kasa dake Abuja.

Yace Najeriya ta riga ta cimma burin samun kudadenta na shekarar 2024 tun daga watan Agusta.

Shugaban yakara da cewa, Najeriya ta riga ta samu kudin da ta ke bukata a 2025 tun a watan Agusta.

Trump, ya sanya sabbin dokoki, ciki har da haraji masu tsauri wanda suka jawo suka daga sassa daban-daban na

duniya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!