Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Shugaba Donald Trump ya ce nan bada dadewa ba kasarsa zata turo da jiragen yaki

Published

on

Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce nan ba da dadewa ba kasar sa za ta turo da jiragen yakin nan da kasar nan ta saya daga Amurka akan kudi dala miliyan 496.

Donald Trump ya bayyana hakan ne yayin wani taron manema labarai da shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadar White House.

Ya ce ba ko shakka jiragen za su taimakawa rundunar sojin kasar nan wajen kakkabe mayakan Boko haram.

Shugaban na Amurka ya kuma ce kasar sa za ta ci gaba da taimakawa Nigeria a yakin da take da ‘yan ta’adda da kuma harkokin da suka shafi tattalin arziki.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!