Connect with us

Labarai

Shugaba Tinubu ya bada umarnin bada horo da makamai ga jami’an tsaron Dazuka

Published

on

Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya bada umarni ga mai bada shawara kan  harkokin Tsaro na ƙasar nan, Malam   Nuhu Ribadu, da ya tabbatar da an kammala bada horo tare da  samar da makamai ga ƙarin jami’an tsaron Dazuka, wato Forest Guard nan da dan wani lokaci ba dadewa ba.

Umarnin na shugaban kasa na a matsayin mataki na ƙarfafa yaki da garkuwa da mutane da kuma ayyukan  ta’addanci a faɗin kasar nan.

Tinubu ya ce wannan mataki na daga cikin muhimman shirye-shiryen gwamnatin sa  na dawo da kwanciyar hankali musamman a yankunan da ke fama da hare-haren ‘yan bindiga da masu garkuwa da mutane da wasu laifukan da bata gari ke aikatawa a fadin kasar. 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!