Connect with us

Labarai

Shugaba Tinubu ya bada Umarnin raba shinkafa ga masu Azumi

Published

on

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya bayar da umarnin a rarraba shinkafa ga al’ummar kasar nan da ke azumtar  Ramadan da na  Lent.

 

Kungiyar da ke goyon bayan siyasar Shugaban Tinubu, ta ce ta samu umarni daga shugaban kasar na ta raba shinkafa a fadin kasar domin tallafa wa ‘yan kasa da ke gudanar da azumin Ramadan da kuma azumin Kirista na Lent.

 

Darakta Janar na kungiyar Renewed Hope Ambassadors kuma gwamnan Jihar Imo, Hope Uzodinma, ne ya sanar da hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar, a baya baya nan wadda aka raba wa manema labarai.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!