Connect with us

Labarai

Shugabancin kasuwar Singa ya bukaci gwamnati ta tallafa wa mutanen da suka samu gobara

Published

on

Shugabancin kasuwar Singa ya bukaci gwamnatin jihar Kano, ta tallafawa wadan da iftila’in Gobarar a faru da su a daran jiya, kirin nasu ma zuwa ne a dai dai lokacin da gamayyar shugabancin kasuwar suka gudanar da zagayen jajantawa ga al’ummar kasuwar.

Da ya ke jawabi yayin zagayen duba barnar da wutar ta yi, shugaban kasuwar ta Singa Barista Junaidu Muhammad Zakari, ya sha alwashin yin duk mai yiwuwa, wajen ganin cewa gwamnatin jihar Kano tallafa wa waɗanda gobarar ta shafa.

A nasu bangaren, wasu daga cikin yan kasuwar da iftila’in Gobarar ya shafa, sun bayyana cewa wutar da ta tashi ta lakume musu kayayyakin masarufi na miliyoyin Naira, don haka suke bukatar dauki.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!