Connect with us

Labarai

Shugabannin kasashen Mali da Burkina Faso da Nijar sun gana a Bamako

Published

on

Sojoji masu mulki a Mali da Burkina Faso da Nijar sun gana a Bamako, babban birnin Mali kan tunkarar taɓarɓarewar tsaron da ke ƙaruwa da kuma barazanar da ƙungiyoyin masu iƙirarin jihadi ke yi ga faɗin yankin Sahel.

Ana kuma sa ran shugabannin sun tattauna batun yunƙurin juyin mulkin da bai yi nasara ba kwanan nan a Benin, har ma da tsare-tsaren kafa wani bankin zuba jari na haɗin gwiwa da wata tashar talbijin ta ɗaukacin yankin.

Ƙasashen uku sun janye ne daga ƙungiyar Ecowas ta ƙasashen Afirka ta Yamma, sannan suka katse alaƙa da Faransa kafin su ɗauki matakin ƙarfafa dangantaka da Rasha.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!