Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

SSANU ta yi barazanar yajin aiki in har gwamnati bata bude makarantu ba

Published

on

Kungiyar manyan ma’aikatan Jami’o’i ta kasa SSANU ta ce, idan har gwamnatin tarraya ta bude makarantun kasar nan ba tare da cika ma ta alkawuranta ba, shakka babu za ta tsunduma yajin aiki.

Mataimakin shugaban kungiyar Alfred Jimoh ne ya bayyana hakan yayin zantawa da manema Labarai a Jami’ar Badan.
A cewar sa, idan har gwamnatin za ta duba yiwuwar bude makarantu to kamata ya yi ta kara nazartan biya mata bukatunta, da nufin bai wa dalibai manyan makarantu komawa makaranta.

Alfred Jimoh ya ce, daga cikin bukatun ‘ya’yan kungiyar akwai biyan su alawus-alawus wanda ta ce gwamnatin ba ta biya su ba tun daga shekara ta dubu biyu da tara zuwa

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!