Connect with us

Barka Da Hantsi

Tattaunawa kan matsalolin yaye ɗalibai da tsarin samun gurbin karatu a makarantun kiwon lafiya na Kano

Published

on

Barka da Hantsi: Ibrahim Ishaq Dan'uwa Rano 22-02-2022

A cikin shirin na wannan ranar, an yi duba ne kan matsalolin yaye ɗaliban kiwon lafiya da tsarin samun gurbin karatu a makarantun kiwon lafiya na Kano da kuma yadda wasu ɗaliban ke faɗawa hannun ƴan damfara da suke buɗe asusun banki da sunan makarantu a lokutan daukar sabbin dalibai.

Baƙin da aka tattauna dasu sun haɗa da Comrade Bello Ɗalhatu shugaban makarantar kiwon lafiya ta School of health technology Kano da kuma Hajia Manubia Abdu Jibril shugabar makarantar koyon aikin unguwan zoma ta school of midwifery Kano.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!