Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Barka Da Hantsi

Tattaunawa kan muhimmacin mallakar katin zabe

Published

on

Barka da Hantsi: Salisu Baffayo 09-05-2022

A cikin shirin na wannan ranar, an tattauna ne kan muhimmancin mallakar Katin Zaɓe tare da illolin rashin mallakar a wannan lokaci da ya rage ƴan kwanaki Hukumar Zaɓe mai Zaman Kanta ta Ƙasa INEC ta rufe bayarwa, domin tunkarar zaɓen 2023.

Salisu Baffayo ne ya tattauna da Farfesa Sani Lawal Malumfashi.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!