Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Tinubu ya shiga ganawar sirri da Ganduje da Kuma Hafsoshin sojin Nijeriya

Published

on

A yammacin yau alhamis ne shugaba Bola Ahmad Tinubu yana ganawa da wata tawaga dake karkashin jagorancin shugaban jam’iyyar APC na Ƙasa Abdullahi Ganduje a fadar shugaban kasa dake Abuja.

Duk da cewa har yanzu ba a bayyana makasudin taron ba, an rawaito cewa mahalarta taron za su gabatar da takarda mai dauke da muhimman shawarwari kan yadda za’a dakile rikicin manoma da makiyaya a fadin kasar.

Wata majiya ta ce an fara taron ne da misalin karfe 3:00 na yamma a agogon kasar ana gudanar da taron ne tare da hafsoshin tsaron Nigeria.

 

 

 

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!