Connect with us

Ƙetare

Trump ya tsawaita wa’adin kai wa Iran hari zuwa makwanni 2

Published

on

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce ya amince da dakatar da kai hare-hare kan Iran na tsawon makonni biyu, domin ba da damar kammala tattaunawar zaman lafiya.

 

A cikin wani saƙo da ya wallafa a shafin Truth Social, Trump ya ce ya yanke wannan shawara ne bayan tattaunawa da Firaministan Shehbaz Sharif da kuma babban hafsan soji Asim Munir na ƙasar Pakistan.

 

Trump ya ce Iran ta gabatar da shawarwari guda goma, waɗanda ya ce za su iya zama tubali wajen kulla yarjejeniya, ciki har da buɗe mashigar Hormuz cikin gaggawa.

 

Sai dai ya jaddada cewa wannan tsagaita wuta na ɗan lokaci zai ba ɓangarorin damar kammala tattaunawa da cimma matsaya ta ƙarshe.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!