Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Yadda Gombe United ta yi ta’aziyya ga shugaban hukumar wasannin jihar

Published

on

Shugaban kungiyar kwallon kafa ta Gombe United, Dakta Larry Daniel , ya mika sakon ta’aziyyar tawagar, a madadin ‘yan ga shugaban hukumar wasanni ta jihar Gombe, Malam Hamza Adamu Soye,  bisa ga rasuwar dan sa, Adamu Hamza wanda ya rasu a Litinin bayan gajeriyar jinya a jihar Gombe.

Dakta Larry Daniel, yace rasuwar matashin mai shekaru 24 , abu ne mai ciwo matuka sai dai ya yi rokon shugaban da ya dau kaddarar rashin tare da nema masa afuwa.

Jami’in ya mika ta’aziyyar sa, ta kashin kansa bayan na tawagar ga dangin mamacin, tare da fatan Allah ya yafe masa.

Shugaban na Gombe United , ya kara dacewar tawagar tana tare da shugaban a cikin kowanne hali walau na farin ciki ko aka sin haka.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!