Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Yadda ‘Yansandan Kano suka cafke wadanda suka kone magidanci

Published

on

Yadda ‘Yansandan Kano suka cafke wadanda suka kone magidanci

Rundunar ‘yansandan jihar Kano ta Sami nasarar cafke mutanen da suka kona magidanci da ‘yar sa Mai shekara 2 da mai dakin sa Mai tsohon ciki.

A daren ranar Talata da ta gabata ne aka wayi gari wasu sun bi dare sun garkame wannan magidanci a gidansa suka kuma cinnawa gidan wuta  yayi sanadiyar rasuwar sa, da mai dakinsa kuma mai tsohon ciki da kuma ‘yar karamar yarinya.

Rundunar ta kama wanda ya jagoranci wannan aika-aika ne lokacin da yayi yunkurin yin basaja don ficewa daga nan jihar Kano.

muna dauke da cikakken labarin a  nan gaba.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!